Skip to content
Zabura 66:19-20

Zabura 66:19-20

19
amma tabbatacce Allah ya saurara ya kuma ji muryata a cikin addu’a.
20
Yabo ga Allah, wanda bai ƙi addu’ata ba ko yă janye ƙaunarsa daga gare ni!
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options