Skip to content
Zabura 66:16-20

Zabura 66:16-20

16
Ku zo ku saurara, dukanku waɗanda suke tsoron Allah; bari in faɗa muku abin da ya yi mini.
17
Na yi kuka gare shi da bakina; yabonsa yana a harshena.
18
Da a ce na ji daɗin zunubi a zuciyata, da Ubangiji ba zai saurara ba;
19
amma tabbatacce Allah ya saurara ya kuma ji muryata a cikin addu’a.
20
Yabo ga Allah, wanda bai ƙi addu’ata ba ko yă janye ƙaunarsa daga gare ni!
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options