Skip to content
Zabura 59:7-8

Zabura 59:7-8

7
Dubi abin da suke tofawa daga bakunansu, suna tofar da takuba daga leɓunansu, suna cewa, “Wa zai ji mu?”
8
Amma kai, ya Ubangiji, kakan yi musu dariya; kana yi wa dukan waɗannan al’ummai ba’a.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options