Skip to content
Zabura 56:8-9

Zabura 56:8-9

8
Ka lissafta makokina; ka jera hawayena a littafinka, ba a rubuce suke a cikin littafinka ba?
9
Ta haka abokan gābana za su juya da baya sa’ad da na nemi taimako. Ta haka zan san cewa Allah yana tare da ni.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options