Skip to content
Zabura 56:1-2

Zabura 56:1-2

1
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da murya “Kurciya a Itatuwan Oak Mai Nisa.” Ta Dawuda. Wani miktam. Sa’ad da Filistiyawa suka kama shi a birnin Gat. Ka yi mini jinƙai, ya Allah, gama mutane sun tasar mini da zafi; dukan yini suna matsa harinsu.
2
Masu ɓata sunana suna bina dukan yini; da yawa suna kai mini hari cikin fariyarsu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options