Skip to content
Zabura 55:20-21

Zabura 55:20-21

20
Abokina ya kai wa abokansa hari; ya tā da alkawarinsa.
21
Maganarsa tana da laushi kamar man zaitun, duk da haka yaƙi yana a cikin zuciyarsa; kalmominsa sun fi mai sulɓi, duk da haka takuba ne zārarru.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options