Skip to content
Zabura 50:14-15

Zabura 50:14-15

14
“Ku miƙa hadayar godiya ga Allah, ku cika alkawuranku ga Mafi Ɗaukaka,
15
ku kira gare ni a ranar wahala; zan cece ku, za ku kuwa girmama ni.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options