Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 43:3-4

Addu’ar haske da shiga haikali

Zabura 43:3-4
3
Ka aiko da haskenka da gaskiyarka, bari su bishe ni bari su kawo ni ga dutsenka mai tsarki, zuwa wurin da kake zama.
4
Sa’an nan zan tafi bagaden Allah, ga Allah, farin cikina da murnata. Zan yabe ka da garaya, Ya Allah, Allahna.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options