Skip to content
Zabura 4:6-7

Zabura 4:6-7

6
Yawanci suna cewa, “Wa zai yi mana alheri?” Bari hasken fuskarka yă haskaka a kanmu, ya Ubangiji.
7
Ka cika zuciyata da farin ciki sa’ad da hatsinsu da sabon ruwan inabinsu ya yi yawa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options