Skip to content
Zabura 4:3-5

Zabura 4:3-5

3
Ku san cewa Ubangiji ya keɓe masu tsoron Allah wa kansa; Ubangiji zai ji sa’ad da na yi kira gare shi.
4
Cikin fushinku kada ku yi zunubi; sa’ad da kuke kan gadajenku, ku bincike zukatanku ku kuma yi shiru. Sela
5
Ku miƙa hadayun da suka dace ku kuma dogara ga Ubangiji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options