Skip to content
Zabura 37:30-31

Zabura 37:30-31

30
Bakin mutum mai adalci yakan yi magana da hikima, harshensa kuwa yakan yi maganar abin da yake daidai.
31
Dokar Allahnsa tana a cikin zuciyarsa; ƙafafunsa ba sa santsi.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options