Skip to content
Zabura 37:25-26

Zabura 37:25-26

25
Dā ni yaro ne amma yanzu na tsufa, duk da haka ban taɓa ganin an yashe masu adalci ba ko a ce ’ya’yansu suna roƙon burodi.
26
Kullum suna bayar hannu sake suna kuma ba da bashi ba da wahala ba, za a yi wa ’ya’yansu albarka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options