Skip to content
Zabura 35:15-16

Zabura 35:15-16

15
Amma sa’ad da na yi tuntuɓe, sukan taru suna murna; masu kai hari sun taru a kaina sa’ad da ban sani ba. Suna ɓata mini suna ba tsagaitawa.
16
Kamar marasa sani Allah suna mini riyar ba’a; Suna hararata da ƙiyayya.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options