Skip to content
Zabura 33:13-15

Zabura 33:13-15

13
Daga sama Ubangiji ya duba ya kuwa ga dukan ’yan adam;
14
daga mazauninsa yana lura da dukan waɗanda suke zama a duniya,
15
shi da ya yi zukatan duka, wanda yake kula da kome da suke yi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options