Skip to content
Zabura 33:20-22

Zabura 33:20-22

20
Muna jiran Ubangiji da bege; shi ne taimakonmu da garkuwarmu.
21
A cikinsa zukatanmu na farin ciki, gama mun dogara cikin sunansa mai tsarki.
22
Bari ƙaunarka marar ƙarewa ta zauna a kanmu, ya Ubangiji, ko ma da muke sa begenmu a gare ka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options