Skip to content
Zabura 31:14-16

Zabura 31:14-16

14
Amma na dogara gare ka, ya Ubangiji; na ce, “Kai ne Allahna.”
15
Lokutana suna a hannuwanka; ka cece ni daga abokan gābana da kuma daga waɗanda suke fafara ta.
16
Bari fuskarka ta haskaka a kan bawanka; ka cece ni da ƙaunarka marar ƙarewa.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options