Skip to content
Zabura 30:6-7

Zabura 30:6-7

6
Sa’ad da nake lafiya, na ce, “Ba zan jijjigu ba.”
7
Ya Ubangiji, sa’ad da ka yi mini alheri, ka sa katangar dutsena ya tsaya daram; amma sa’ad da ka ɓoye fuskarka, sai in cika da tsoro.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options