Skip to content
Zabura 30:2-3

Zabura 30:2-3

2
Ya Ubangiji Allahna, na yi kira gare ka don taimako ka kuwa warkar da ni.
3
Ya Ubangiji, ka dawo da ni daga kabari; ka kiyaye ni daga gangarawa zuwa cikin rami.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options