Skip to content
Zabura 22:14-17

Zabura 22:14-17

14
An zubar da ni kamar ruwa, kuma dukan ƙasusuwana sun fiffito daga mahaɗai. Zuciyata ta zama kaki; ta narke a cikina.
15
Ƙarfina ya bushe kamar kasko, harshena kuma ya manne wa dasashina na sama; ka kwantar da ni a ƙurar mutuwa.
16
Karnuka sun kewaye ni; ƙungiyar mugaye sun sa ni a tsaka, sun soki hannuwana da ƙafafuna.
17
Zan iya ƙirga ƙasusuwana; mutane suna farin ciki a kaina.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options