Skip to content
Zabura 22:14-15

Zabura 22:14-15

14
An zubar da ni kamar ruwa, kuma dukan ƙasusuwana sun fiffito daga mahaɗai. Zuciyata ta zama kaki; ta narke a cikina.
15
Ƙarfina ya bushe kamar kasko, harshena kuma ya manne wa dasashina na sama; ka kwantar da ni a ƙurar mutuwa.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options