Skip to content
Zabura 17:10-12

Girman kai na abokan gāba

Zabura 17:10-12
10
Sun rufe zukatansu marar tausayi, da bakunansu suna magana da fariya.
11
Sun sa mini ido, yanzu sun kewaye ni, a shirye suke, su jefa ni a ƙasa.
12
Suna kama da zaki mai yunwan abinci, kamar babban zaki mai fako a maɓuya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options