Skip to content
Zabura 145:18-19

Zabura 145:18-19

18
Ubangiji yana kusa da kowa da ya kira gare shi, ga duk wanda ya kira gare shi cikin gaskiya.
19
Yakan cika sha’awar waɗanda suke tsoronsa; yakan ji kukansu yă kuma cece su.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options