Skip to content
Zabura 145:15-16

Zabura 145:15-16

15
Idanun kowa yana dogara gare ka, kana kuma ba su abincinsu a lokacin da ya dace.
16
Ka buɗe hannunka ka kuma ƙosar da sha’awar kowane abu mai rai.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options