Skip to content
Zabura 141:1-2

Zabura 141:1-2

1
Zabura ta Dawuda. Na yi kira gare ka, ya Ubangiji; ka zo da sauri. Ka ji muryata sa’ad da na yi kira.
2
Bari a sa addu’ata a gabanka kamar turaren ƙonawa; bari ɗagawa hannuwana ta zama kamar hadayar yamma.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options