Zabura 136:17-22
17
Wanda ya buge manyan sarakuna, Ƙaunarsa madawwamiya ce.
18
Ya karkashe manyan sarakuna, Ƙaunarsa madawwamiya ce.
19
Sihon sarkin Amoriyawa Ƙaunarsa madawwamiya ce.
20
Da kuma Og sarkin Bashan, Ƙaunarsa madawwamiya ce.
21
Ya kuma ba da ƙasarsu gādo, Ƙaunarsa madawwamiya ce.
22
Gādo ga bawansa Isra’ila; Ƙaunarsa madawwamiya ce.
Settings