Skip to content
Zabura 136:17-22

Zabura 136:17-22

17
Wanda ya buge manyan sarakuna, Ƙaunarsa madawwamiya ce.
18
Ya karkashe manyan sarakuna, Ƙaunarsa madawwamiya ce.
19
Sihon sarkin Amoriyawa Ƙaunarsa madawwamiya ce.
20
Da kuma Og sarkin Bashan, Ƙaunarsa madawwamiya ce.
21
Ya kuma ba da ƙasarsu gādo, Ƙaunarsa madawwamiya ce.
22
Gādo ga bawansa Isra’ila; Ƙaunarsa madawwamiya ce.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options