Skip to content
Zabura 135:15-17

Zabura 135:15-17

15
Gumakan al’ummai azurfa ne da zinariya, da hannuwan mutane suka yi.
16
Suna da bakuna, amma ba sa magana, idanu, amma ba sa gani;
17
suna da kunnuwa, amma ba sa ji, ba kuwa numfashi a bakunansu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options