Skip to content
Zabura 132:1-5

Zabura 132:1-5

1
Waƙar haurawa. Ya Ubangiji, ka tuna da Dawuda da kuma dukan irin wuyan da ya jimre.
2
Ya yi rantsuwa ga Ubangiji ya kuma yi alkawari ga Maɗaukaki na Yaƙub cewa,
3
“Ba zan shiga gidana ko in kwanta a gado ba,
4
ba zan ba wa idanuna barci ba, ba gyangyaɗi wa idanuna,
5
sai na sami wuri wa Ubangiji, mazauni domin Maɗaukaki na Yaƙub.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options