Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 127:1-2

Allah Ne Ya Kafa Aiki

Zabura 127:1-2
1
Waƙar haurawa. Ta Solomon. In ba Ubangiji ne ya gina gida ba, masu gininta suna wahala a banza ne. In ba Ubangiji ne yake tsaron birni ba, masu tsaro suna yin tsaro a banza.
2
Banza ne ka farka da wuri ka koma da latti, kana fama don abincin da za ka ci, gama yakan ba da barci ga waɗanda yake ƙauna.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options