Zabura 119:115-117
115
Ku rabu da ni, ku masu aikata mugunta, don in kiyaye umarnan Allahna!
116
Ka raya ni bisa ga alkawarinka, zan kuwa rayu; kada ka bari a gwale sa zuciyata.
117
Ka riƙe ni za a kuma cece ni; kullayaumi zan ɗauka ƙa’idodinka da muhimmanci.