Skip to content
Zabura 119:1-3

Zabura 119:1-3

1
Albarka ta tabbata ga waɗanda rayuwarsu ba ta da abin zargi, waɗanda suke tafiya bisa ga dokar Ubangiji.
2
Albarka ta tabbata ga waɗanda suke kiyaye ƙa’idodinsa suke kuma nemansa da dukan zuciyarsu.
3
Ba sa yin wani abin da ba daidai ba; suna tafiya a hanyoyinsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options