Skip to content
Zabura 119:1-2

Zabura 119:1-2

1
Albarka ta tabbata ga waɗanda rayuwarsu ba ta da abin zargi, waɗanda suke tafiya bisa ga dokar Ubangiji.
2
Albarka ta tabbata ga waɗanda suke kiyaye ƙa’idodinsa suke kuma nemansa da dukan zuciyarsu.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options