Zabura 118:10-12
10
Dukan al’ummai sun kewaye ni, amma a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
11
Sun kewaye ni a kowane gefe, amma a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.
12
Sun rufe ni kamar ƙudan zuma, amma suka mutu nan da nan kamar ƙayayyuwa masu cin wuta; a cikin sunan Ubangiji na hallaka su.