Skip to content
Zabura 116:17-19

Zabura 116:17-19

17
Zan yi hadayar godiya gare ka in kuma kira bisa sunan Ubangiji.
18
Zan cika alkawurana ga Ubangiji a gaban dukan mutanensa,
19
a filayen gidan Ubangiji, a tsakiyarki, ya Urushalima. Yabi Ubangiji.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options