Skip to content
Zabura 116:12-14

Zabura 116:12-14

12
Yaya zan sāka wa Ubangiji saboda dukan alherinsa gare ni?
13
Zan daga kwaf na ceto in kuma kira ga sunan Ubangiji.
14
Zan cika alkawurana ga Ubangiji a gaban dukan mutanensa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options