Skip to content
Zabura 106:7-8

Zabura 106:7-8

7
Sa’ad da kakanninmu suke a Masar, ba su damu da mu’ujizanka ba; ba su tuna yawan alheranka ba, suka kuma yi tayarwa a teku, Jan Teku.
8
Duk da haka ya cece su saboda sunansa, don yă sanar da ikonsa mai girma.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options