Skip to content
Zabura 106:34-36

Zabura 106:34-36

34
Ba su hallakar da mutanen yadda Ubangiji ya umarce su ba,
35
amma suka yi cuɗanya da al’ummai suka ɗauki al’adunsu.
36
Suka yi wa gumakansu sujada, waɗanda suka zama tarko gare su.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options