Skip to content
Zabura 106:32-33

Zabura 106:32-33

32
A ruwan Meriba suka ba Ubangiji fushi, sai wahala ta zo wa Musa saboda su;
33
saboda sun yi tayarwa a kan Ruhun Allah, har mugayen kalmomi suka fito daga leɓunan Musa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options