Skip to content
Zabura 106:16-18

Zabura 106:16-18

16
A sansani suka ji kishin Musa da kuma Haruna, wanda Ubangiji ya keɓe.
17
Ƙasa ta buɗe ta haɗiye Datan ta binne iyalin Abiram.
18
Wuta ta ƙuno a cikin mabiyansu; harshen wuta ya cinye mugaye.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options