Zabura 105:42-45
42
Ya tuna da alkawarinsa mai tsarki da ya ba wa bawansa Ibrahim.
43
Ya fitar da mutanensa da farin ciki, zaɓaɓɓunsa da sowa ta farin ciki;
44
ya ba su ƙasashen al’ummai, suka kuma sami gādon abin da waɗansu sun sha wahala a kai,
45
don su kiyaye farillansa su kuma kiyaye dokokinsa. Yabo ga Ubangiji.
Settings