Vai al contenuto
Zabura 105:37-38

Zabura 105:37-38

37
Ya fitar da Isra’ila, ɗauke da azurfa da zinariya, kuma daga cikin kabilansu babu wani da ya kāsa.
38
Masar ta yi murna sa’ad da suka tafi, saboda tsoron Isra’ila ya fāɗo musu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options