Skip to content
Karin Magana 6:32-33

Karin Magana 6:32-33

32
Amma mutumin da ya yi zina ba shi da hankali; duk wanda ya yi haka yana hallaka kansa ne.
33
Dūka da kunya ne za su zama rabonsa, kuma kunyarsa za tă dawwama.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options