Karin Magana 6:20-22
20
Ɗana, ka kiyaye umarnan mahaifinka kada kuma ka ƙyale koyarwar mahaifiyarka.
21
Ka ɗaura su a zuciyarka har abada; ka ɗaura su kewaye da wuyanka.
22
Sa’ad da kake tafiya, za su bishe ka; sa’ad da kake barci, za su lura da kai; sa’ad da ka farka, za su yi maka magana.