Skip to content
Karin Magana 29:15-18

Karin Magana 29:15-18

15
Sandar gyara kan ba da hikima, amma yaron da aka bari ba horo kan jawo kunya ga mahaifiyarsa.
16
Sa’ad da mugaye suke cin nasara, haka zunubi zai yi ta ƙaruwa, amma masu adalci za su ga fāɗuwar waɗannan mutane.
17
Ka hori ɗanka, zai kuwa ba ka salama; zai ba ka farin cikin da kake so.
18
Inda ba wahayi, mutane kan kangare; amma masu albarka ne waɗanda suke kiyaye doka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options