Skip to content
Karin Magana 24:17-20

Karin Magana 24:17-20

17
Kada ka yi dariya sa’ad da abokin gāba ya fāɗi; sa’ad da ya yi tuntuɓe, kada ka yi farin ciki,
18
in ba haka ba in Ubangiji ya gani ba zai amince ba ya kuma juye fushinsa daga gare shi.
19
Kada ka ji tsoro saboda masu mugunta ko ka yi ƙyashin mugaye,
20
gama mugu ba shi da zuciya ta nan gaba, kuma fitilar mugaye za tă mutu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options