Skip to content
Karin Magana 23:12-16

Karin Magana 23:12-16

12
Ka mai da hankali ga umarni ka kuma kasa kunne ga kalmomin sani.
13
Kada ka bar yaro ba horo; in ka yi masa horo da sanda, ba zai mutu ba.
14
Ka hukunta shi da sanda ka ceci ransa daga mutuwa.
15
Ɗana, in zuciyarka mai hikima ce, to, zuciyata za tă yi murna;
16
cikin cikina zai yi farin ciki in leɓunanka suna maganar abin da yake daidai.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options