Skip to content
Filibbiyawa 2:17-18

Filibbiyawa 2:17-18

17
Amma ko da ana tsiyaye jinina kamar hadaya ta sha a kan hadaya da kuma hidimar da take fitowa daga bangaskiyarku, ina murna ina kuma farin ciki da ku duka.
18
Haka ma ya kamata ku yi murna ku kuma yi farin ciki tare da ni.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options