Skip to content
Obadiya 1:8-9

Obadiya 1:8-9

8
“A wannan rana,” in jin Ubangiji, “zan hallaka masu hikimar Edom, zan shafe mutane masu fahima a duwatsun Isuwa.
9
Jarumawanki, ya Teman, za su razana, za a kashe kowane mutum a duwatsun Isuwa.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options