Skip to content
Ƙidaya 6:24-26

Ƙidaya 6:24-26

24
“ ‘ “Ubangiji yă albarkace ku, yă kuma kiyaye ku;
25
Ubangiji yă sa fuskarsa ta haskaka a kanku, yă kuma yi muku alheri;
26
Ubangiji yă dube ku da idon rahama, yă kuma ba ku salama.” ’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options