Skip to content
Ƙidaya 6:22-27

Albarkar firist ta Haruna

Ƙidaya 6:22-27
22
Ubangiji ya ce wa Musa,
23
“Gaya wa Haruna da ’ya’yansa, ‘Ga yadda za ku albarkaci Isra’ilawa. Za ku ce musu,
24
“ ‘ “Ubangiji yă albarkace ku, yă kuma kiyaye ku;
25
Ubangiji yă sa fuskarsa ta haskaka a kanku, yă kuma yi muku alheri;
26
Ubangiji yă dube ku da idon rahama, yă kuma ba ku salama.” ’
27
“Da haka za su sa sunana a kan Isra’ilawa, ni kuma zan albarkace su.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options