Tsallake zuwa abun ciki
Ƙidaya 35:20-21

Ƙidaya 35:20-21

20
In saboda ƙiyayya, mutum ya laɓe, ya soke wani, ko ya jefe shi da wani abu da gangan har ya mutu,
21
ko kuwa saboda ƙiyayya ya naushe shi har ya mutu, sai a kashe wannan mutumin da ya yi haka; shi mai kisankai ne. Sai mai bin hakkin jini yă kashe mai kisankan in ya same shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options